fidelitybank

Mun yaba wa dakarun Najeriya – Rundunar Soji

Date:

Babban hafsan hafsoshin kasa, Manjo Janar Christopher Musa da babban hafsan sojin ƙasa Manjo Janar Toareed Lagbaja, sun yaba wa dakarun sojin ƙasar musamman waɗanda ke fagen daga, bisa sadaukarwa da kishin ƙasa da jajircewa da suke nunawa wajen tabbatar da zaman lafiya, kwanciyar hankali da haɗin kan ƙasar.

“Tabbatar da tsaro da ci gaban ƙasarmu wani babban nauyi ne da ya rataya a wuyan kowanne ɗan Najeriya”, kamar yadda dakartan yaɗa labaran hukumar tsaron ƙasar ya bayyana cikin wata sanarwa da ya fitar a madadin babban hafsan tsaron ƙasar.

Janar Musa ya tabbatar wa jami’an tsaron ƙasar irin goyon bayan da yake ba su a ƙoƙarinsu na gudanar da ayyukansu.

A nasa ɓangare, babban hafsan sojin ƙasa na ƙasar Manjo Janar Toareed Lagbaja ya yaba wa sojojin ƙasa na Najeriyar dangane da saudaukarwa da jajircewa da ya ce sojojin na nunawa wajen gudanar da ayyukansu a faɗin kasar.

Ya kuma yi kira ga dakarun sojin su ci gaba da nuna jarunta da kishin ƙasa a yayin gudanar da ayyukansu.

A makonni biyu da suka gabata ne shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya naɗa sabbin hafsoshin tsaron ƙasar, bayan sauke tsoffin dakarun tsaron.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp