fidelitybank

Mun yaba da zaben Shettima a matsayin abokin Tinubu – APC

Date:

Mataimakin Sakataren Yada Labarai na Jam’iyyar APC mai mulki, Hon. Murtala Yakubu Ajaka, ya yaba da zaben tsohon Gwamnan Jihar Borno, Kashim Shettima, a matsayin abokin takarar Bola Tinubu a zaben 2023 mai zuwa.

Tinubu dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ya bayyana a ranar Lahadi cewa, Shettima ne zai zama mataimakinsa a 2023.

Tuni dai tikitin takarar Musulmi da Musulmi na jam’iyyar APC ya jawo ce-ce-ku-ce.

Tinubu ya ce, duk da cewa, akwai damuwa game da tikitin takarar Musulmi da Musulmi, amma ya zabi Shettima ne saboda tsohon Gwamnan Jihar Borno zai kawo kyakkyawan shugabanci ga ‘yan Najeriya ba tare da la’akari da addini ko kabila ba.

Da yake mayar da martani kan sanarwar, Ajaka, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin a Abuja, ya bukaci ‘yan Najeriya da su ga bayan ra’ayin addini da kabilanci.

Bayanin Ajaka ya kara da cewa, “Kyakkyawan halayen dan takararmu na mataimakin shugaban kasa, a wajen Sanata Kashim Shettima, ya sake jefa jam’iyyun adawa cikin daidaito.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...
X whatsapp