fidelitybank

Mun ware Naira miliyan 100 saboda gasar karatun Alkur’ani – Gwamnan Bauchi

Date:

Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da Naira miliyan 100 domin gudanar da gasar karatun Alkur’ani ta kasa karo na 36 na shekarar 2022 a jihar.

Gwamna Bala Mohammed ya bayyana hakan a yayin bikin rantsar da mambobi 57 na kwamitin shirya gasar a ranar Asabar, 12 ga watan Maris, a garin Bauchi.

Kamfanin dillancin labarai na kasa NAN ya rawaito cewa, an shirya gudanar da gasar ta kasa a Bauchi daga ranar 18-20 ga watan Maris.

Mohammed ya ce, wannan ne karo na uku da jihar Bauchi za ta karbi nauyin gasar tun: “Ina son bayyana cewa, ma’aikatar harkokin addini, tare da hadin gwiwar jami’ar Usman Dan Fodio ta Sokoto da sauran hukumomin gwamnati sun gabatar da kasafin kudi na Naira miliyan 153 na gasar. Gwamnatin jihar za ta samar da Naira miliyan 100 ga wannan kwamitin domin a samo sauran a wani wurin.” 

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp