fidelitybank

Mun tuntubi Saudiyya a kan karancin bizar Najeriya – NAHCON

Date:

Hukumar alhazai ta kasa NAHCON, ta ce ta rubutawa Saudiyya a hukumance, inda ta sanar da ita halin da ake ciki game da ƙarancin biza ga ‘yan ƙasar da suke son zuwa umrah.

NAHCON ɗin ta ce ta yi wa hukumomin Saudiyyar bayanin illar rashin bai wa kamfanonin shirya tafiye-tafiyen bizar a yanayin da ake ciki.

Cikin wata sanarwa da hukumar NAHCON ta fitar ta bayyana irin kalubalen da ‘yan Najeriya ke fama wajen samun bizar shiga saudiyya don gudanar da ibadar umrah a wanann wata na Ramadan a matsayin abin takaici.

Dumbin maniyyata wadanda suka shirya tafiya umrah tuntuni tsakaninsu da kamfanonin shirya tafiye-tafiye, suna ci gaba da bayyana takaicinsu da rashin samun biza daga hukumomin Saudiyya.Adadin masu zuwa Umrah a lokacin watan Ramadan galibi ya kan fi na sauran lokuta saboda kwadayin dacewa da tarin ladan da ke tattare da yin ibadar a cikin watan na azumi, inda miliyoyin musulmi daga kasashe da dama na duniya ke zuwa yin umarah.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp