fidelitybank

Mun shirya tsaf na tunkarar Algeria – Troost-Ekong

Date:

Mataimakin kyaftin din Super Eagles, William Troost-Ekong, ya bayyana cewa kungiyar ta shirya tsaf domin buga wasan sada zumunta da Algeria.

Zakarun Afirka sau uku za su fafata da kungiyar Algeria B a wasan sada zumunta na farko a filin wasa na Mohamed Hamlaoui, Constantine ranar Juma’a.

Wasan sada zumunci na biyu da Riyad Mahrez ya jagoranci Desert Foxes ana biya ne a filin wasa na Miloud Hadefi, Oran mako mai zuwa Talata.

Super Eagles dai ta samu nasara a wasanni biyun da ta buga da Saliyo kuma Sao Tome and Principe da Troost-Ekong na fatan kungiyar za ta ci gaba da samun nasara.

“Muna so mu yi kokarin lashe dukkan wasanni da kuma inganta a kowane fanni, muna wasa da Algeria, daya daga cikin manyan kungiyoyi a Afirka,” mai tsaron gida Watford ya shaida wa NFF TV.

Ya kara da cewa “Dole ne mu nuna musu girmamawa, amma a lokaci guda, duk da cewa wasan sada zumunci ne, za mu yi kokarin samun nasara a wasan da kuma shirya kanmu a wasannin share fage da za su zo nan gaba.”

Babban kociyan kungiyar, Jose Peseiro ya gayyaci sabbin ‘yan wasa da dama don buga wasannin sada zumunta sakamakon rashin wasu taurarin dan wasa na yau da kullun.

Troost-Ekong ya yi imanin cewa wata dama ce ga sabbin ‘yan wasa su nuna ajin su a matakin kasa da kasa.

“Yana da babbar dama ga sababbin ‘yan wasa su nuna kansu da kuma dukanmu mu haÉ—u tare da fahimtar abin da kocin yake bukata daga gare mu,” in ji shi.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp