fidelitybank

Mun shirya tsaf don tunkarar Amurka kowa ne irin yaƙi – China

Date:

China ta gargaɗi Amurka cewa a shirye take don gwabza “kowane irin yaƙi” bayan ta mayar da martani kan ƙarin kayayyakinta da Shugaba Donald Trump ya ƙaƙaba.

Ƙasashen biyu mafiya girman tattalin arziki a duniya na ƙara kusan yaƙin kasuwanci tun bayan da Trump ya sanar da ƙarin haraji kan kayan China.

Nan take China ta mayar da martani da ƙarin kashi 10 zuwa 15 cikin 100 kan kayan Amurkar.

“Idan yaƙi Amurka ke nema, ko na haraji, ko na kasuwanci, ko ma wane irin yaƙi, a shirye mu fafata har ƙarshe,” kamar yadda ofishin jakadancin China ya bayyana a dandalin X.

A ranar Laraba Firimiyan China Li Qiang ya sanar cewa ƙasarsa za ta ƙara yawan kuɗin da take kashewa a fannin tsaro da kashi 7.2 cikin 100 a wannan shekarar.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp