fidelitybank

Mun shirya tsaf domin gudanar da zanga-zanga a Kano – Kungiyoyin Kwadago

Date:

Kungiyoyin kwadago Najeriya NLC da TUC reshen jihar Kano, sun bayyana cewa a shirye suke su shiga zanga-zangar adawa da shirin gwamnatin tarayya na kara farashin man fetur a fadin kasar.

Da yake jawabi ga mambobin majalisar a jiya, shugaban kungiyar NLC reshen Kano, Kabiru Minjibir, ya bayyana cewa an shirya gudanar da wata babbar zanga zanga a ranar 27 ga watan Janairun 2022, bisa bin umarnin hukumar ta kasa.

Minjibir, wanda ya koka da rashin daidaiton manufofin gwamnati, ya dage cewa, ma’aikatan Najeriya za su sha wuya, domin hana janye tallafin man fetur, wanda a karshe zai iya haifar da hauhawar farashin kaya.

Ya ce: “Mun umurci mambobinmu da su fara gangami tun daga ranar 27 ga watan Janairu, 2022, domin gudanar da zanga-zanga a fadin jihohi 36 na tarayya, na nuna rashin jin dadinmu kan shirin janye tallafin man fetur. Kuma a shirye muke mu ci gaba da gudanar da zanga-zangar lumana. Amma idan aka yi la’akari da yanayin siyasar Kano, zanga-zangar tamu za ta kasance a tsare ne, wanda zamu taru ne a filin sukuwa, sannan mu yi tattaki zuwa gidan gwamnati”. In ji Kwamrade Kabiru.

A nasa jawabin shugaban TUC na Kano, Mansur Adamu, ya shaida wa manema labarai cewa, ‘yan kasuwa masu zaman kansu sun shirya tsaf domin shiga zanga-zangar ta NLC.

 

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp