fidelitybank

Mun shirya tsaf domin gudanar da zaben Osun – INEC

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta INEC, ta ce, ta kammala shirin gudanar da zaben gwamnan jihar Osun.

Hukumar ta ce, ta yi hakan ne don gudun samun wasu matsaloli a ranar zaben.

INEC, ta ce, yayin da ya rage lokaci kalilan a fara kada kuri’a a fadin jihar, tuni ta rarraba takardun zabe ga kananan hukumomin jihar 30.

A gaban jami’an tsaro aka kammala rarraba kayayyakin zabe masu muhimmanci.

Hajiya Zainab Aminu, jami’a ce a hukumar wadda kuma ta je Osogbo don ganin yadda zaben zai wakana, kuma ta shaida wa BBC cewa,Mun  hukumar ta yi nasarar rarraba kayayyakin ne da suka hada da takardar kada kuri’a da kuma takardar rubuta sakamakon zabe.

Hajiya Zainab, ta ce sai da hukumar ta INEC, ta fara aikewa da kayan zaben ga kananan hukumomin da ke da nisa saboda su isa da wuri har a samu a rabasu zuwa gundumomi daga nan kuma sai rumfunar zabe.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp