fidelitybank

Mun samu nasarar kawar da ‘yan Boko Haram 47 tare da kubutar da dalibar Chibok a Borno – Sojoji

Date:

Dakarun Operation Hadin Kai a makwanni biyu da suka gabata sun yi nasarar kawar da ‘yan ta’adda akalla 47 tare da kubutar da Mary Dauda daya daga cikin ‘yan matan da aka sace a shekarar 2014 a garin Chibok da ke Borno.

Manjo Janar Bernard Onyeuko, Darakta mai kula da harkokin yada labarai na tsaro ne ya bayyana haka a taron shalkwatar tsaro na mako biyu a ranar Alhamis a Abuja.

Onyeuko ya ce, a ranar 12 ga watan Yuni ne sojojin suka yi arangama da ‘yan ta’addan a lokacin da suke aikin share matsugunin su a Gazuwa da ke karamar hukumar Bama a jihar Borno.

Ya ce, sansanin da ake kira Markas ko Hedikwatar ‘yan ta’addan ya yi garkuwa da dimbin ‘yan ta’adda da iyalansu.

A cewarsa, an kashe ‘yan ta’adda kusan 47 ciki har da manyan kwamandojin su bayan wani kazamin fada da aka gwabza.

A kokarin ceto ‘yar Chibok, Onyeuko ya ce sojojin na 26 Task Force Brigade da ke aikin share fage a Ngoshe sun tare Miss Mary Dauda mai shekaru 27 da yaronta.

Ya ce, wanda aka kashen, wanda ke cikin jerin sunayen ‘yan matan Chibok na 2014 mai lamba 46, ana zargin ya tsere ne daga Gara da ke karamar hukumar Gwoza ta Borno.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp