fidelitybank

Mun saki sababbin kudade ba adadi – CBN

Date:

Mataimakiyar gwamnan Bankin kasa dake kula da dai-daita al’amuran kuɗi, Aisha Ahmad, ta ce, ba ta san yawan adadin sabon kuɗin da bankin na CBN ya fitar ba don fara amfani da su a ƙasar ba.

Ta bayyana hakan ne a lokacin da ta ke amsa tambayoyi, a lokacin da ta bayyana a gaban majalisar wakilan ƙasar, don yi musu ƙarin bayani kan tsarin taƙaita cirar kuɗi da bankin ya samar.

A yayin yi mata tambayoyi ɗaya daga cikin ‘yan majalisar Sada Soli, ya nun adamuwar sa dagane da ƙarancin sababin kudin, kwanaki da sakin kudin don al’umma su fara amfani da shi. si dai gashi mmataimakin gwamnan ta ce bata san adadin da aka saka ba na sanon kudin.

A jiya Laraab ne majalisar wakilan ta Najeriya ta buƙaci mataimakin gwamnan bankin ƙasar a bayyana a gaban ta a yau Alhamsi, biyo bayan tafiyar da gwamnan bankin Godwin Emefeli yayi don a duba lafiyar sa.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp