fidelitybank

Mun sake gano gawa 13 a hatsarin kwale-kwalen Legas – NEMA

Date:

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa NEMA, ta sake gano wasu gawarwaki 13 daga cikin kwale-kwalen da ya taso daga Mile 2 zuwa Ibeshe da ke wajen birnin Legas a ranar Asabar.

Mista Ibrahim Farinloye, Ko’odinetan shiyyar Kudu-maso-Yamma, NEMA ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi a Legas.

Ya ce ya zuwa yanzu an gano gawarwakin mutane 17 daga aikin ceto wadanda suka bata.

“Da daren jiya, an sake gano wasu gawarwaki biyu baya ga biyun da aka gano tun da safe. Da wannan, ya zama jimillar gawarwaki 17 da aka gano,” inji shi.

Farinloye ya ce, masu safarar jiragen ruwa ba bisa ka’ida ba da ke zirga-zirga a magudanar ruwa fiye da sa’o’in da aka kayyade a hukumance sun yi sanadiyar mutuwar da ba za a iya kaucewa ba.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp