fidelitybank

Mun kwashe ƴan jihar mu 310 daga Isra’ila – Gwamnan Legas

Date:

Gwamnatin jihar Legas ta ce, ta dawo da wasu ‘yan Najeriya 310 da suka je aikin ibada a birnin Kudus na kasar Isra’ila ta jirgin sama.

Gwamna Sanwo Olu ya bayyana haka a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter a ranar Talata.

An kwashe ‘yan Najeriyar ne saboda rikicin da ake fama da shi a kasar Isra’ila.

Daruruwan mutane ne aka kashe a Gaza a wani harin ramuwar gayya da sojojin saman Isra’ila suka kai musu.

“Ina mai farin cikin sanar da cewa mun yi nasarar jigilar jirgin sama tare da mayar da dukkan ‘yan kasar dari uku da goma (310) da suka tafi aikin a birnin Kudus na kasar Isra’ila.

“Ina so in gode muku da damuwarku, kuma dole ne in bayyana farin cikina ga ma’aikatarmu ta cikin gida don yin aiki mai kyau.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp