fidelitybank

Mun kashe ƴan ta’adda 191 a Najeriya – Sojoji

Date:

Hedkwatar tsaro ta ƙasa, ta ce, dakarun soji sun hallaka ‘yan ta’adda 191, tare da kubutar da fararen hula 91 da aka sace.

Haka kuma dakarun soji sun kama wadanda suka kira ‘yan ta’adda 206 da masu satar man fetur da kuma masu garkuwa da mutane. Sun kuma ce mayakan Boko Haram da iyalansu 104 ne suka mika wuya ga sojojin Najeriya a yankin arewa maso gabas.

Daraktan yada labaran tsaro, Manjo Janar Edward Buba who made this known on Thursday stated that troops equally denied oil theft perpetrators, the stealing of crude oil products estimated at the sum of N388,46million.

“Sojoji sun gano tare da lalata hramattun wajen haƙo mai 34, da rijiyoyin da ake tara man 38, jirage 21 da tankunnan mai 57 da tiyon zuƙo mai 3, sai na’urar gashi ta girki 89 a Neja Delta. sojojin sun kuma ƙwato litar ɗanyen mai 696,250 da aka sace da litar mai da aka haƙo ba bisa ƙa’ida ba 54,400 da kuma tattaccen fetur 1,200.”

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp