fidelitybank

Mun kashe ‘Yan Ta’adda 358 a watan Janairu – Sojoji

Date:

Shalkwatar tsaron kasar nan, ta ce sojoji sun yi nasarar hallaka ƴan ta’adda 358 tare da kama wasu 431 da ake zargi da ta’addanci a watan Janairun 2025 a cigaba da ayyukansu na yaƙi da ta’addanci a faɗin ƙasar.

A cikin sanarwar da daraktan yaɗa labaran shalkwatar Manjo Janar Edward Buba ya fitar, ya ce sojojin sun kuma kama mutane 59 da ake zargi da satar mai tare da ceto mutum 249 da aka yi garkuwa da su.

A yankin kudu maso kudu, Edward Buba ya ce dakarun sun daƙile satar mai da ya kai na fiye da naira biliyan biyu, sun kuma ƙwato makamai 370 da harsasai sama da dubu huɗu.

Manjo Janar Edwar ya kuma ce dakarun za su cigaba da yaƙi da ƴan ta’adda a faɗin ƙasar domin samar da yanayin tsaro ga ƴan ƙasa.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp