fidelitybank

Mun kashe wani jigo na kungiyar IPOB a Imo – Sojoji

Date:

Rundunar soji ta kasa ta ce, dakarunta sun kashe wani mamba na kungiyar IPOB mai fafutukar kafa kasar Biafra a yankin Ihioma da ke karamar hukumar Orlu a jihar Imo.

Wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, Birgediya Janar Onyema Nwachukwu, ya fitar ta ce lamarin ya faru ne a ranar Lahadi.

Ta kara da cewa dakarun nata sun kai farmaki kan mambobin kungiyar, sun kuma yi musayar wuta a wata hanya da ake kira Banana Junction, daya daga cikin yankunan da IOPB ta tilasta wa mutane su rika zaman- gida.

A musayar wutar ce suka yi nasarar kashe kwamandan IPOB din, lamarin da ya sanya sauran suka tsere.

Sojojin dai sun ci gaba da neman wadanda suka tsere da ke ta da zaune-tsaye da hana mazauna yankin sakat.

Sai dai rundunar sojin ta ce IPOB sun fara yada wani bidiyon farfaganda domin jama’a su tausaya musu, inda suka bukaci a yi watsi da shi.

Arangama tsakanin jami’an tsaron Najeriya da mambobin IPOB ba sabon abu ba ne, musamman a yankin kudancin kasar da suke kokarin ballewa da kafa Jamhuriyar Biafra.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp