fidelitybank

Mun kashe Naira biliyan 9 a gyara layin lantarkin Shiroro-Mando-Kaduna – Gwamnati

Date:

Ministan makamashi, Adebayo Adelabu, ya ce gwamnatin tarayya ta kashe naira biliyan 9 domin gyara layin lantarkin Shiroro-Mando-Kaduna.

Layin ne ya lalace a watan Nuwamban bara, wanda ya yi sanadiyar ɗauke wuta a jihohi 17 na arewacin Najeriya, sannan kuma layin da ya maye gurbinsa shi ma ɓatagari suka lalata shi kafin aka gyara.

Ministan ya bayyana a wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Bolaji Tunji ya fitar, cewa har yanzu ba a gama gyara layin ba.

“Kamfani samar da wutar lantarki ya kashe sama da naira biliyan 9 domin gyara turakun rarraba lantarkin da ƴanbindiga suka lalata a layin lantarkin Shiroro-Mando-Kaduna, wanda ya jefa mafi yawan yankin arewacin Najeriya duhu a bara. Har yanzu ba mu kammala gyarar ba saboda rashin tsaro,” in ji shi kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

A game da kasafta naira biliyan 8 domin wayar da kan ƴan Najeriya kan biyan kuɗin wuta a kasafin kuɗin 2025, ministan ya za a yi amfani da kuɗin ne domin wayar da kai, da ilimantarwa da kuma samar da fasahar zamani domin kare kadarorin makamashi.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp