fidelitybank

Mun kashe Naira biliyan 9 a gyara layin lantarkin Shiroro-Mando-Kaduna – Gwamnati

Date:

Ministan makamashi, Adebayo Adelabu, ya ce gwamnatin tarayya ta kashe naira biliyan 9 domin gyara layin lantarkin Shiroro-Mando-Kaduna.

Layin ne ya lalace a watan Nuwamban bara, wanda ya yi sanadiyar ɗauke wuta a jihohi 17 na arewacin Najeriya, sannan kuma layin da ya maye gurbinsa shi ma ɓatagari suka lalata shi kafin aka gyara.

Ministan ya bayyana a wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Bolaji Tunji ya fitar, cewa har yanzu ba a gama gyara layin ba.

“Kamfani samar da wutar lantarki ya kashe sama da naira biliyan 9 domin gyara turakun rarraba lantarkin da ƴanbindiga suka lalata a layin lantarkin Shiroro-Mando-Kaduna, wanda ya jefa mafi yawan yankin arewacin Najeriya duhu a bara. Har yanzu ba mu kammala gyarar ba saboda rashin tsaro,” in ji shi kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

A game da kasafta naira biliyan 8 domin wayar da kan ƴan Najeriya kan biyan kuɗin wuta a kasafin kuɗin 2025, ministan ya za a yi amfani da kuɗin ne domin wayar da kai, da ilimantarwa da kuma samar da fasahar zamani domin kare kadarorin makamashi.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp