fidelitybank

Mun kashe ƴan ta’adda 28 mun kama 113 mun ceto 82 – Sojoji

Date:

Hedikwatar tsaro ta bayyana a ranar Alhamis din nan cewa, a cikin kwanaki 14 da suka gabata sojojin Najeriya sun kashe ‘yan ta’adda 28, sun kama 113, tare da ceto 82 da aka kashe a hare-hare daban-daban a fadin kasar.

Maj Janar Edward Buba, Darakta mai kula da ayyukan yada labarai na tsaro ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai kan ayyukan da sojoji ke yi a fadin kasar nan a Abuja, kamar yadda NAN ta ruwaito.

Buba ya bayyana cewa wadanda ake zargin sun hada da ‘yan ta’adda 92, ‘yan bindiga shida, masu garkuwa da mutane uku, masu hadin gwiwa guda shida, da kuma masu satar man fetur bakwai.

A cewarsa, sojojin sun kuma kwato makamai 108 da alburusai 564, da suka hada da bindigogi kirar AK-47 guda 22, bindigar PKT guda shida, bindigogin fanfo guda shida, bindigogin Danish guda hudu, bindigu na kirkira, bindiga kirar Galil ace, bam na RGP guda daya. tube RPG guda daya, da gurneti 44.

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp