fidelitybank

Mun kashe ƴan ta’adda 191 a Najeriya – Sojoji

Date:

Hedkwatar tsaro ta ƙasa, ta ce, dakarun soji sun hallaka ‘yan ta’adda 191, tare da kubutar da fararen hula 91 da aka sace.

Haka kuma dakarun soji sun kama wadanda suka kira ‘yan ta’adda 206 da masu satar man fetur da kuma masu garkuwa da mutane. Sun kuma ce mayakan Boko Haram da iyalansu 104 ne suka mika wuya ga sojojin Najeriya a yankin arewa maso gabas.

Daraktan yada labaran tsaro, Manjo Janar Edward Buba who made this known on Thursday stated that troops equally denied oil theft perpetrators, the stealing of crude oil products estimated at the sum of N388,46million.

“Sojoji sun gano tare da lalata hramattun wajen haƙo mai 34, da rijiyoyin da ake tara man 38, jirage 21 da tankunnan mai 57 da tiyon zuƙo mai 3, sai na’urar gashi ta girki 89 a Neja Delta. sojojin sun kuma ƙwato litar ɗanyen mai 696,250 da aka sace da litar mai da aka haƙo ba bisa ƙa’ida ba 54,400 da kuma tattaccen fetur 1,200.”

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp