fidelitybank

Mun kammala jigilar dawo da alhazzai – NAHCON

Date:

A ranar Lahadi ne hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta kammala jigilar maniyyata aikin hajjin shekarar 2022 zuwa gida.

Jirgin karshe na aikin hajjin 2022, jirgin Azman Air mai alhazai 319 daga Kaduna da Kano da jami’an jihohi daban-daban da NAHCON ya tashi daga filin jirgin sama na Sarki Abdul Aziz a Jidda, ranar 7 ga watan Agusta da misalin karfe 12:00 na rana.

Tafiyar ta nuna karshen ayyukan Hajji na 2022 daga Najeriya.

Kimanin alhazan Najeriya 43,008 ne suka gudanar da aikin hajji a kasar Saudiyya.

Jami’ar hulda da jama’a na hukumar Fatima Usara a cikin wata sanarwa da ta fitar, ta ce jirgin na karshe na zuwa ne kwanaki shida gabanin wa’adin aikin Hajji kamar yadda hukumomin Saudiyya suka kayyade, kuma kwanaki uku gabanin wa’adin hukumar NAHCON ya kasance 10 ga Agusta, 2022. .

A cewarta, sama da makonni uku ana gudanar da aikin, an soke tashin jirage biyu ne kawai tare da tsaikon da ya kai na sa’o’i shida.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaʙi da fataucin miyagun ʙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ʙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miʙa saʙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaʙalar belin Danwawu,...
X whatsapp