fidelitybank

Mun kama mutane 93 a Kano – NSCDC

Date:

Hukumar tsaro ta NSCDC, reshen jihar Kano, ta ce, ta kama mutane akalla 93 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a jihar tsakanin watan Janairu zuwa Maris.

Adamu Salihu, Kwamandan NSCDC na jihar ne ya bayyana hakan a wata hira da kamfanin dillancin labarai na (NAN) a Kano ranar Juma’a.

Salihu ya ce an kama wadanda ake zargin ne da laifin sata, barna da cin amana da sauransu.

“Daga cikin wadanda ake tuhuma 93, 29 an gurfanar da su a gaban kotu, 57 da ake tuhuma suna kan bincike kuma mun samu hukunci guda bakwai a cikin wannan lokaci,” inji shi.

Kwamandan ya nanata kudurin NSCDC na karewa da kuma kiyaye duk wasu muhimman kadarori da ababen more rayuwa na kasa.

Ya kuma bukaci jama’a da su tallafa wa jami’an tsaro da bayanan tsaro masu amfani domin tabbatar da zaman lafiya a jihar, ya kara da cewa tsaro ya zama alhakin kowane dan kasa.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp