fidelitybank

Mun kama jami’in mu da ya harbe dalibi a Oyo – Rundunar ‘yan sanda

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Oyo ta tabbatar da cewa, wani dan sanda ya harbe wani dalibi har lahira.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, Adewale Osifeso, ya fitar, kwamishinan ‘yan sandan, CP Ngozi Onadeko, ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike kan mutuwar wanda aka kashe, Samuel Akinsuyi, a kan hanyar Eruwa zuwa Ibadan a ranar Juma’a 11/03/2022. .

Ya ce, an gano jami’an da abin ya shafa, an kama su, tare da gudanar da bincike a kan su.

Domin haka kwamishinan ‘yan sandan ya bukaci a kwantar da hankula tare da ba da tabbacin gudanar da cikakken bincike, domin gano abubuwan da suka haddasa faruwar lamarin.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp