fidelitybank

Mun kama buhun Wiwi 4,560 a jihohi 3 – NDLEA

Date:

Hukumar da ke Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi NDLEA, ta ce jami’anta sun kwace tabar wiwi da nauyinta ya kai kilogiram 4,560 a jihohin Legas da Adamawa da Osun.

Cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar Femi Babafemi ya fitar, ya ce jam’ian hukumar sun kuma kai samame wata masana’antar da ake sayar da tabar a jihar Ogun tare da kama mutu hudu da ake zargi da hannu a cinikin tabar ciki har da jami’an wata coci.

Haka kuma sanarwar ta ci gaba da cewa jami’an NDLEA sun kama wata mace bisa zargin safarar Æ™wayar fentanyl a birnin Warri, na jihar Delta.

NDLEA ta kuma ce a ranar 5 ga watan Yuli, jami’anta sun kama wata mota Æ™irar Hilux É—auke da tabar wiwi mai yawan gaske da nauyinta ya kai kilogiram 408 a kan hanyar Ngurore zuwa Mayo Belwa a jihar Adamawa, wadda aka yi niyyar safararta zuwa garuruwan Yola da Mubi da kuma Gombe.

Sanarwar ta kuma ce, a ranar 1 ga watan Yuli, jami’an hukumar sun kama buhu 89 na tabar da nauyita ya kai kilogiram 3,842 a jihar Legas da ke kudu maso yammacin kasar.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp