fidelitybank

Mun janye Jakadan mu daga Jamhuriyar Nijar – Kungiyar Tarayyar Turai

Date:

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta ce, ta janye jakadanta a Jamhuriyar Nijar bayan da gwamnatin mulkin sojan ƙasar ta nuna shakku kan yadda ƙungiyar ke kai agaji ga waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a Nijar.

A ranar Juma’a ma’aikatar harkokin wajen Nijar ta zargi ƙungiyar EU ta raba kuɗaɗe kai tsaye ga ƙungiyoyi masu zaman kansu, maimakon bi ta hannun hukumomin da ke sa ido kan yadda ake raba tallafin.

Hukumomin na Nijar sun zargi jakadan na EU a ƙasar, Salvador Pinto Da Franca da almubazzaranci da kuɗaɗen.

Tun bayan juyin mulkin da ya hamɓarar da shugaba Mohamed Bazoum a shekarar da ta gabata ake samun ƙaruwar takun saƙa tsakanin ƙasar da ƙungiyar ta EU.

Shugabannin sojin ƙasar sun juya wa tsohuwar uwargijiyarsu – Faransa – baya, sannan suka rage ƙawance ga ƙasashen Turai.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp