fidelitybank

Mun gano mutane 100 da ke tallafawa Boko Haram – Gwamnati

Date:

Ministan cikin gida, Rauf Aregbesola ya c,e gwamnatin Najeriya ta gano mutum 100 masu taimaka wa ƙungiyar Boko Haram da kuɗaɗen da take tafiyar da ayyukanta.

Ya kuma ce mutanen suna da alaƙa da aƙalla ƙasashe goma.

Aregbesola wanda ya bayyana haka a ranar Lahadi ya ce yanzu haka gwamnati ta kama mutum 48 cikin 100, wadanda Ɓangaren tattara bayanan sirri na hada-hadar kuɗin ƙasar ya ambato.

Kuma a cewarsa tuni aka fara tuhumar wasu daga cikin su.

A cikin shekarun da suka gabata dai gwamnatin Najeriya ta ce tana ƙoƙari wajen damƙe mutanen da ake zargin su da tallafa wa ta’addanci.

A watan Maris ɗin 2021,gwamnatin ƙasar ta ce ta kama masu sana’ar canjin kuɗi a ƙasar sama da 400, waɗanda ake zargi suna da hannu wajen tura wa ƙungiyar Boko Haram kuɗi.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp