fidelitybank

Mun gano mutane 100 da ke tallafawa Boko Haram – Gwamnati

Date:

Ministan cikin gida, Rauf Aregbesola ya c,e gwamnatin Najeriya ta gano mutum 100 masu taimaka wa ƙungiyar Boko Haram da kuɗaɗen da take tafiyar da ayyukanta.

Ya kuma ce mutanen suna da alaƙa da aƙalla ƙasashe goma.

Aregbesola wanda ya bayyana haka a ranar Lahadi ya ce yanzu haka gwamnati ta kama mutum 48 cikin 100, wadanda Ɓangaren tattara bayanan sirri na hada-hadar kuɗin ƙasar ya ambato.

Kuma a cewarsa tuni aka fara tuhumar wasu daga cikin su.

A cikin shekarun da suka gabata dai gwamnatin Najeriya ta ce tana ƙoƙari wajen damƙe mutanen da ake zargin su da tallafa wa ta’addanci.

A watan Maris ɗin 2021,gwamnatin ƙasar ta ce ta kama masu sana’ar canjin kuɗi a ƙasar sama da 400, waɗanda ake zargi suna da hannu wajen tura wa ƙungiyar Boko Haram kuɗi.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp