fidelitybank

Mun gano masana’antar ƙera makamai a Jos – Sojoji

Date:

Dakarun sojin ƙasa sun ce, sun gano tare da lalata wata masana’antar da ake ƙera makamai ba bisa ƙa’ida ba a unguwar Vom da ke ƙaramar hukumar Jos ta Kudu a jihar Plateau da ke tsakiyar Najeriya.

Cikin wani saƙo da rundunar sojin ta wallafa a shafukanta na sada zumunta, ta ce ta gano bindigogi masu yawa a lokacin samamen.

Daga cikin bindigogin da sojojin suka gano a masana’atar akwai ƙirar AK-47 shida, da ƙananan bindigogi masu sarrafa kansu guda huɗu da jakankunan AK 11 da ƙaramar bindiga ƙirar Pistol.

.

Sauran abubuwan da sojojin suka ce sun gano, sun haɗar da kwanson saka alburusai na AK-47 huɗu, da sauran kayyakin ƙera bindigogi daban-daban.

Haka kuma sanarwar ta ce sojojin sun kama wasu mutum biyu da ake zargi da hannu a gudanar da masana’antar.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp