fidelitybank

Mun fatattaki Ƴan Bindiga a Katsina – Dakarun Haɗin Gwiwa

Date:

Dakarun haɗin gwiwa na jami’an tsaron Najeriya da ke aikin soji na musamman wato Operation Fansan Yamma, sun ce sun samu nasarar fatattakar ƴanbindiga daga yankin Tudun Bichi da ke ƙaramar hukumar Ɗanmusa ta jihar Katsina.

A wata sanarwa da Laftanar Kanar Abubakar Abdullahi ya fitar, ya ce sun samu nasarar ne bayan samun bayanan sirri game da ayyukan ƴanbindigar a yankin.

Ya ce, “a farmakin haɗin gwiwa da dakarunmu suka kai, bayan jirgin sama ya tarwatsa su, sai suka sake haɗuwa a wani gefen, inda nan kuma sojojin ƙasa suka gwabza da su, kafin suka arce.

Ya ce jirgin sama ya bi su a baya yana buɗe musu wuta, inda ya ce ƴan ƙauyukan yankin sun tabbatar musu da mutuwar wasu daga cikin ƴanbindigar, tare da raunata wasu manyan ƴanbindiga irin su Manore da Dpogo Nahalle.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp