fidelitybank

Mun dinke barakar cikin APC – Bagudu

Date:

Jam’iyyar APC ta ce jiga-jiganta sun yi nasarar dinke wata baraka da batun hada gangamin yakin neman zabe na dan takararta na shugaban kasa ya haddasa.

A kwanakin baya ne wani jerin sunaye da aka kwarmata a kafofin sada zumunta da sunan cewa shi ne gangamin yakin neman zabe na dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, lamarin da rahotanni ke cewa bai yi wa shugabannin jam’iyyar da wasu gwamnoninta dadi ba.

Amma bayan wani dogon zama da gwamnonin APC da ‘yan kwamitin gudanawarta da kuma shugabannin gangamin yakin neman zaben, jiga-jiganta sun ce sun cimma maslaha.

Shugaban kungiyar gwamnonin APC, kuma gwamnan jihar Kebbi Alhaji Atiku Bagudu ya shaida wa BBC cewa sun shawo kan matsalar:

”Da ma wani kuskure aka yi, wato wani ma’aikaci ne ya fitar da jerin sunayen ‘yan kwamitin yakin neman zaben kafin a kammala hadawa. Ka san ana hada sunayen ne ana tuntuba. Amma yanzu an samu fahinta. Da ma ba baraka ba ce. Kuma dukkan mu muna jaddada goyon bayan ga shugabannin jam’iyyarmu da dan takaranmu na shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.”

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na É—aya daga cikin jhihohin da ake kaÉ—a...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...
X whatsapp