fidelitybank

Mun dawo da Yara 11 da aka kai su jeji a gwamnatin baya – Hajiya Aisha Saji

Date:

Kwamishiniyar Ma’aikatar kula da Mata da Walwalar Kananan Yara ta jihar Kano, ta ce za ta fara gudanar da bincike a gidan Yara na Nasarawa, sakamakon korar wasu Yara goma sha daya da a ka yi a gidan, biyo bayan wani rikici da suka yi a tsakanin su.

Kwamishiniyar ma’aikatar Hajiya Aisha Lawan Saji, ta bayyana hakan a wani zagayen rangadi da ta kai gidan Yaran da aka ware musu.

Hajiya Aisha Saji, ta kuma bayyana godiyar ta ga masu kula da gidajen, musamman ganin yadda su ke baiwa yaran tarbiyar da ake bukata.

Ta kuma ce gwamnatin Kano za ta bijiro da hanyar yin aure a tsakanin Yaran da suka girma domin aurer da su a tsakanin juna.

Ta kara da cewa a shirye ma’aikatar ta take, domin bayar da dukannin gudunmawa, don kula da Yaran.

 

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp