fidelitybank

Mun damu da dambarwar da ake yi tsakanin masarauta da Air Peace – Matasan Arewa

Date:

Kungiyar matasan Arewa ta nuna damuwar ta a kan rashin jituwar da ke tsakanin masarautar Kano da kamfanin Air Peace.

Kungiyar ta yi kira ga manyan ‘yan Najeriya da su shiga lamarin kan wannan dambarwar.

Shugaban kungiyar Alhaji Yerima Shettima ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi, 27 ga watan Fabrairu.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, abun damuwa ne yadda a ka gaza magance rashin jituwar da ke gudana a yanzu, saboda dattawan kasar sun ki mayar da hankali kan haka ko kuma su yi wani yunkurin, domin ganin an samu zaman lafiya.

Mun ji cewa Yarima Isa Bayero, shugaban tsare-tsare na Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero ya zargi kamfanin jirgin da wulakan ta sarkin ta hanyar kin jinkirta tashin jirginsa na Lagas zuwa Kano, bayan ya jinkirta tashinsa daga Banjul, kasar Gambia zuwa Lagas.

Sai dai kamfanin jirgin ya karya ta batun wulakanta sarkin sannan ya ce, ya gwammace ya kare martabarsa ta hanyar kin jinkirta tashi wanda an riga an kammala tsare-tsare.

Isa Bayero ya kuma baiwa kamfanin awanni 72 ya bayar da hakuri ga sarkin da mutanen masarautar tun a ranar Asabar.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp