fidelitybank

Mun dakile yunkurin yi mana juyin mulki – Burkina Faso

Date:

Jami’an sirrin Burkina Faso sun daƙile yunkurin juyin mulki da wasu suka yi niyyar yi, a cewar gwamnatin mulkin sojin ƙasar.

Ta yi zargin cewa wasu jami’ai sun shirya kawo ruɗani a ƙasar da kuma jefa ta cikin tashin hankali.

Hakan ya zo ne kasa da shekara guda da karɓe ikon mulkin ƙasar da shugaba Ibrahim Traoré ya yi.

Juyin mulkin da aka yi a ƙasar a 2022, shi ne na biyu da aka samu,a daidai lokacin da ake samun ƙaruwar ayyukan masu iƙirarin jihadi.

Wata sanarwa hukumomi suka karanta a gidan talabijin ɗin ƙasar da yammacin ranar Laraba, sun ce sun kama wasu mutane kuma suna ci gaba da neman wasu, sai dai ba su bayar da wani ƙarin bayani ba.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp