fidelitybank

Mun dakile yunkurin yi mana juyin mulki – Burkina Faso

Date:

Jami’an sirrin Burkina Faso sun daƙile yunkurin juyin mulki da wasu suka yi niyyar yi, a cewar gwamnatin mulkin sojin ƙasar.

Ta yi zargin cewa wasu jami’ai sun shirya kawo ruɗani a ƙasar da kuma jefa ta cikin tashin hankali.

Hakan ya zo ne kasa da shekara guda da karɓe ikon mulkin ƙasar da shugaba Ibrahim Traoré ya yi.

Juyin mulkin da aka yi a ƙasar a 2022, shi ne na biyu da aka samu,a daidai lokacin da ake samun ƙaruwar ayyukan masu iƙirarin jihadi.

Wata sanarwa hukumomi suka karanta a gidan talabijin ɗin ƙasar da yammacin ranar Laraba, sun ce sun kama wasu mutane kuma suna ci gaba da neman wasu, sai dai ba su bayar da wani ƙarin bayani ba.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp