fidelitybank

Mun dakile yunkurin garkuwa da mutane a jihohi 8 tare da kama mutane 23 – ‘Yansanda

Date:

Rundunar ‘yan sanda ta sanar da dakile yunkurin garkuwa da mutane a jihohi takwas a ranar Kirsimeti, tare da kama mutum 23 da ake zargi da aikata wannan laifi.

Sanarwar da kakakin rundunar, Muyiwa Adejobi, ya fitar a ranar Juma’a, ta ce rundunar ta gudanar da wannan aiki ne a jihohin Legas, Kaduna, Delta, Ogun, Katsina, Benuwai, Imo, da birnin tarayya, Abuja. A yayin wannan aiki, an kwato bindiga kirar AK-47.

A cewar Adejobi, a Legas, an kama mutum uku da ake zargi suna shirin kai hari ga alumma a ranar Kirsimeti. Haka zalika, a Kaduna, jami’an sashin Saminaka sun kama Sule Muhammad, wanda ake zargi da hannu a garkuwa da mutane da dama a yankin.

Hakazalika, an samj makamantan wannan nasarori makamantan a sauran jihohin da aka gudanar da wannan aiki, inda aka kama wasu masu laifi daban-daban kan miyagun ayyukan da suka aikata.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp