fidelitybank

Mun dakile yunkurin garkuwa da mutane a jihohi 8 tare da kama mutane 23 – ‘Yansanda

Date:

Rundunar ‘yan sanda ta sanar da dakile yunkurin garkuwa da mutane a jihohi takwas a ranar Kirsimeti, tare da kama mutum 23 da ake zargi da aikata wannan laifi.

Sanarwar da kakakin rundunar, Muyiwa Adejobi, ya fitar a ranar Juma’a, ta ce rundunar ta gudanar da wannan aiki ne a jihohin Legas, Kaduna, Delta, Ogun, Katsina, Benuwai, Imo, da birnin tarayya, Abuja. A yayin wannan aiki, an kwato bindiga kirar AK-47.

A cewar Adejobi, a Legas, an kama mutum uku da ake zargi suna shirin kai hari ga alumma a ranar Kirsimeti. Haka zalika, a Kaduna, jami’an sashin Saminaka sun kama Sule Muhammad, wanda ake zargi da hannu a garkuwa da mutane da dama a yankin.

Hakazalika, an samj makamantan wannan nasarori makamantan a sauran jihohin da aka gudanar da wannan aiki, inda aka kama wasu masu laifi daban-daban kan miyagun ayyukan da suka aikata.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp