fidelitybank

Mun dakile kutse 66 daga yankin Turai – Pantami

Date:

Ministan harkokin sadarwa da fasahar zamani, Isa Ali Pantami, ya ce, sau 66 suke daƙile yunƙurin kutse daga Turai, domin ganin yadda majalisar zartarwar tarayyar Najeriya ke tattaunawa ta intanet.

Yace duka kutsen da aka yi ƙoƙarin yi, an kai rahotansu ga hukumomin da suka dace a kan lokacin kuma aka ɗauki matakin da ya dace.

Ya bayyana hakan ne a lokacin da ake taron bitar gwamnatin Shugaba Buhari daga (2015-20230) karo na 19.

Yace an gabatar da tattaunawar majalisar zartarwar sau 108 tun daga watan Oktoban 2020, domin gudanar da ayyuka da tarukan gwamnati ta intanet.

Yace da an gudanar da waɗan nan taruka a fili da Njeriya ta kashe naira biliyan 47.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp