fidelitybank

Mun daƙule harin Ukraine bayan mun yi lugudan wuta – Rasha

Date:

Rasha ta ce ta lalata jirage marasa matukan Ukraine da dama waɗanda suka yi ƙoƙarin kai mata hari a yammacin ƙasarta.

Sanarwar Rashan ta zo ne kwana guda bayan ta kai harin makamai masu linzamin a kan wani ƙauyen Ukraine da ya yi sanadin rasa rayukan mutum fiye da 50.

Ƙasashen duniya dai na ta Alla-wadai da wannan hari da Rashan ta kai.

Yawancin waɗanda suka mutu sakamakon harin a ƙauyen na halartar jana’iza ne.

Fadar gwamnatin Amurka ta bayyana harin a matsayin mai tada hankali.

Shi ma Firaiministan Birtaniya Rishi Sunak, ya ce wannan ya nuna irin rashin imanin Rasha.

Hroza dai na cikin yankin Kharkiv da ke gabashin Ukraine.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp