fidelitybank

Mun cikawa Maniyatan Bauchi kudin aikin Hajji – Gwamna

Date:

Gwamnan Bauchi Bala Mohammed ya amince a bayar da tallafin rabin kuɗin da hukumar aikin hajji ta ƙara wa maniiyatan bana, ma’ana gwanatinsa za ta biya kashi 50 na ƙarin.

Cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Juma’a, Gwamnan ya ce idan aka yi la’akari da matsalar tattalin arzikin da ake ciki a Najeriya, ya amince da abiya rabin kuɗin da aka ƙara musu da za su biya.

“Na biya naira 950,000 ga duk wani maniyyaci da ya fito daga jihar Bauchi, kenan kashi 50 na kuɗin. Na kuma bai wa hukumar umarnin ta mayarwa da waɗanda suka riga suka biya nasu adadin abin da na biya musu, kuma a cikawa wadanda ba su da shi nan da lokacin da wa’adi zai cika.” in ji Gwamnan.

A makon jiya ne hukumar alhazai ta Najeriya ta sanar da ƙarin kudin aikin hajji ga maniyyatan ba da naira miliyan 1,918,032, ga waɗanda aka riga aka karbi kudadensu, wanda kuma zai biya daga baya sai ya biya sama da naira miliyan takwas.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp