fidelitybank

Mun cafke masu damfarar mutane ta Intanet a Benin – EFCC

Date:

Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, reshen jihar Benin, sun cafke wasu mutane shida da ake zargi da damfarar yanar gizo a garin Benin na jihar Edo.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta bayyana hakan a wata sanarwa da ta fitar a ranar Juma’a.

Hukumar ta bayyana sunayen wadanda ake zargin, Thomas Osigbemen, Kennedy Uwuigbe, Osameda Osazee, Enofe Macaulay, Wilfred Ikhireagie da Osayande Prosper.

An kama su ne a maboyarsu, bisa samun bayanan sirri da ake zarginsu da aikatawa.

Kayayyakin da aka kwato daga hannun wadanda ake zargin sun hada da wayoyi, kwamfutar tafi-da-gidanka da motoci, 2 Lexus RX350, 2 Lexus E5 330, Mercedes Benz GLK 350, Mercedes Benz CLA 250, Toyota 4 Runner, Toyota Corolla da Toyota Avensis.

Hukumar ta EFCC, ta kara da cewa, wadanda ake zargin sun yi maganganu masu amfani kuma nan ba da jimawa ba za a gurfanar da su a gaban kotu.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp