fidelitybank

Mun bankaɗo masu hannu da shuni na siyan abinci a gonaki su ɓoye a Najeriya – Ƙungiya kare hakkin bil’adama

Date:

Wata ƙungiyar kare haƙƙin bil’Adama mai suna Progressive Mind for Developement Initiative, ta bankado yadda wasu masu hannu da shuni sukan tura wakilansu zuwa gonaki, suna saye kayan amfanin gona, tun kafin a kai ga yin girbi.

Haka kuma ƙungiyar ta yi zargin cewar bayan sun saye kayan amfanin sai su boye su, har sai farashinsu ya yi tsada matuka, sannan su futo da shi su sayar.

Ƙungiyar ta ce ta gudanar da binciken nata ne a jihohi biyar na Najeriya, da suka haɗa da jihohin Adamawa, da Benuwai, da Kaduna, da Kano, sai Taraba.

Kwamret Abubakar AbdusSalam, shi ne shugaban ƙungiyar, ya ya ce “ ganin cewar irin wahalhalun da alumma ke fama da su na yunwa da ƙarancin abinci, da ƙarancin kudi da stadar rayuwa, a ƙoƙarin mu na tabbatar da ina aka sami wanna mastala, muka gano cewar akwai masu hannu da shuni da ke shiga har cikin ƙauyuka, su sami manomi har gonarsa, su ɗauki rabin kuɗin aikin gonar su ba su.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp