fidelitybank

Mun baiwa likitoci Najeriya 266 lasisi – Birtaniya

Date:

Babbar kungiyar kiwon lafiya da ke bayar da lasisi ta jajirce cewa rijistar likitoci a Birtaniya ta bada lasisi ga likitoci ‘yan Najeriya 266 a watan Yuni da Yuli na 2022, a cewar rahoton jaridar Punch.

Tasirin haka shi ne akalla likitoci ‘yan Najeriya uku ake bai wa lasisi a kowace rana duk da yunkurin gamnati na dakile ficewar likitoci da jami’an kiwon lafiya daga kasar.

A halin yanzu akwai likitoci da suka samu horo a Najeriya 9,976 da ke aiki a Birtaniya.

Wannan adadi bai kunshi wasu likitoci ba wadanda ‘yan Najeriya ne amma ba su samu horo a Najeriyar ba, a cewar rahoton.

Yanzu haka Najeriya ce kasa ta uku da ta fi kowace yawan likitoci da ke aiki a Birtaniya – bayan Indiya da Pakistan.

Sai dai duk da haka kasar na fama da karancin likitoci.

Kungiyar likitoci ta Najeriya ta ce, akwai likitoci 100,000 da suka yi rijista da ita.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp