fidelitybank

Mun baiwa Gwamnati wa’adin mako biyu ko mu tsunduma yajin aiki – ASUU

Date:

Kungiyar Malaman Jami’o’I ta ASUU, ta bayar da wa’adin makonni biyu ga Gwamnatin Tarayya, da ta mutunta yarjejeniyar da ta kulla da kungiyar a shekarar 2009, ko kuma ta tsunduma yajin aiki.

Shugaban kungiyar ASUU reshen Uyo, Farfesa Opeyemi Olajide, ya ce, a shekarar 2022 jami’o’in gwamnati sun shiga yajin aikin watanni 8 kan matsalolin da suka addabe su.

Ya bayyana takaicinsa cewa bayan shekaru biyu, Gwamnatin Tarayya ba ta son mutunta yarjejeniyar da kuma biyan bukatunsu.

Shugaban kungiyar ya bayyana cewa, kungiyar ta tuntubi hukumomin da abin ya shafa, domin su shiga tsakani tare da sanya gwamnati ta yi abin da ya dace, domin dakile duk wani cikas ga harkokin ilimi, amma, babu wani sakamako mai kyau inda ta jaddada cewa idan bayan makonni biyu ba a yi komai ba, kungiyar za ta tsayar da aikin ta tare da rufe jami’o’i.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp