fidelitybank

Mun baiwa gwamnati wa’adin mako biyu – ASUU

Date:

Ƙungiyar Malaman Jami’a ta ASUU, ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin mako biyu cewa za su tafi yajin aiki idan har ba a biya musu buƙatunsu ba.

Wannan dai na zuwa ne bayan ƙarewar wa’adin kwana 21 da ƙungiyar ta bayar a baya.

ASUU dai na son ganin an kammala zartar da batutuwan da ke cikin yarjejeniyar da ta cimma da gwamnatin tarayya ta 2009 da kuma biyan ƴaƴan ƙungiyar albashinsu na watanni takwas da aka riƙe musu saboda yajin aikin da ƙungiyar ta yi na kusan shekara guda.

Harwayau ƙungiyar ta ASUU na son ganin gwamnati ta inganta jami’o’in ƙasar da kuma biyan su alawus-alawus da aka sanya wani ɓangarensa a kasafin kuɗin shekarar 2023.

Sauran batutuwan sun haɗa damuwa da irin yadda ake samun ƙaruwar jami’o’i da batun tsarin biyan su albashi.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...
X whatsapp