fidelitybank

Mun baiwa Dangote danyen mai ganga miliyan 17 – NNPCL

Date:

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya ce ya bai wa matatar mai ta Dangote gangar ɗanyen mai miliyan 30, sannan kuma kamfanin na shirin ƙara wa matatar ganga miliyan 17 cikin wata biyu.

Mataimakin shugaban Kamfanin NNPCL, mai kula da fannin sayar da mai, Adedapo Segun, ne ya bayyana haka ranar Alhamis lokacin da yake zantawa da gidan talbijin na Arise Tv a ƙasar.

Mista Segun ya ce kamfanin zai samar wa matatar ganga miliyan 6.3 cikin watan Satumban da muke ciki, da kuma ƙarin ganga miliyan 11.3 cikin watan Oktoba mai zuwa.

Ya ƙara da cewa matakin na cikin ƙudurin gwamnatin tarayya na sayar wa matatun cikin ciki ɗanyen mai.

Mataimakin shugaban kamfanin man ya kuma kare matakin matsayin NNPCL na kasancewa shi kaɗai ke shigar da mai ƙasar da cewa kamfanin bai yi hakan da gayya ba, sai don yadda yanayin da kasuwar man ke ciki.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp