fidelitybank

Mun ba za jami’an mu a iyakar Nijar da Najeriya – Immigration

Date:

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Najeriya, NIS, ta ce biyo bayan halin da ake ciki a Jamhuriyar Nijar, ta tura jami’anta domin duba duk wasu hanyoyin da ba a saba ba, wadanda za su iya kutsawa cikin kasashen waje.

Mista Mustapha Sani, Kwanturolan NIS mai kula da Jibia, a jihar Katsina, ya bayyana hakan a wani bikin hadin gwiwa da rundunar ā€˜yan sandan jihar domin tunawa da hidimar cika shekaru 60.

Sani ya ce da halin da ake ciki yanzu an rufe iyakokin, kuma an hana zirga-zirga a yankunan.

Ya ce, ā€œNIS ta tura jami’anta domin su bi duk wasu hanyoyin da ba a saba da su ba, wadanda wasu daga cikin ā€˜yan kasashen waje za su iya kutsawa cikin su.

ā€œKun san Katsina da Jamhuriyar Nijar. Mu al’umma ce mai kama da juna, masu harshe daya, addini da al’adu iri daya, amma muna da iyakokin mulkin mallaka da ya kamata mu mutunta.ā€

Yayin da yake jawabi ga jami’an hukumar da kuma jami’an rundunar, Sani ya kuma ce an mayar da hidimar zuwa shige da fice na zamani, tare da fasfo na Najeriya a cikin mafi inganci a duniya.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp