fidelitybank

Mun amince Ganduje ya ciyo bashin Naira biliyan 10 saboda na’urar daukar hoto – Majalisa

Date:

A ranar Laraba ne Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta amince da bukatar da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ciyo bashin Naira biliyan 10, domin sanya na’urar daukar hoto na CCTV a kan titunan jihar.

Kakakin majalisar Hamisu Ibrahim Chidari ne ya karanta wasikar a zauren majalisar ranar Laraba.

Gwamnan ya bayyana a cikin wasikar cewa, an ba da lamuni ne don bunkasa Optic Cyber da sanya na’urorin daukar hoto na CCTV a dukkan wurare masu mahimmanci a cikin babban birni da shalkwatar masarautu biyar da dai sauransu.

Gwamna Ganduje ya ce, aikin ya zama wajibi ne, saboda ta’azzarar rashin tsaro a yankin Arewa maso Yamma.

Ya kara da cewa, jadawalin biyan lamunin ya hada da mai shekaru 10 wanda ya hada da dakatar da watanni 12.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp