fidelitybank

Mun amince Ganduje ya ciyo bashin Naira biliyan 10 saboda na’urar daukar hoto – Majalisa

Date:

A ranar Laraba ne Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta amince da bukatar da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ciyo bashin Naira biliyan 10, domin sanya na’urar daukar hoto na CCTV a kan titunan jihar.

Kakakin majalisar Hamisu Ibrahim Chidari ne ya karanta wasikar a zauren majalisar ranar Laraba.

Gwamnan ya bayyana a cikin wasikar cewa, an ba da lamuni ne don bunkasa Optic Cyber da sanya na’urorin daukar hoto na CCTV a dukkan wurare masu mahimmanci a cikin babban birni da shalkwatar masarautu biyar da dai sauransu.

Gwamna Ganduje ya ce, aikin ya zama wajibi ne, saboda ta’azzarar rashin tsaro a yankin Arewa maso Yamma.

Ya kara da cewa, jadawalin biyan lamunin ya hada da mai shekaru 10 wanda ya hada da dakatar da watanni 12.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...
X whatsapp