fidelitybank

Mun amince da naɗin Alkalai 11 – Majalisar Dattawa

Date:

Majalisar Dattawa ta amince da naɗin alkalai 11 na Kotun Koli.

Kwamitin majalisar kan harkokin shari’a da kare hakkin ɗan adam wanda Sanata Tahir Munguno ya jagoranta ne ya tantance dukkan alkalan 11 a ranar Laraba tare da gabatar da rahotonsa gaban ƴan majalisar.

Tun da farko, shugaba Tinubu ne ya aika sunayen alkalan inda ya buƙaci da ta amince da naɗinsu, waɗanda kuma ƙungiyar shari’a ta ƙasa ta bayar da shawarar a naɗa su domin cike guraben alkalan da suka mutu da kuma waɗanda suka ajiye aiki.

Cikin sabbin alkalan da aka amince da naɗinsu akwai mai shari’a Haruna Tsammani, wanda ya jagoranci zaman kotun sauraron korafin zaɓen shugaban ƙasa na 2023.

Sauran sun haɗa da mai shari’a Moore Adumein, mai shari’a Jummai Sankey, mai shari’a Chidiebere Uwa, da kuma mai shari’a Chioma Nwosu-Iheme.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp