fidelitybank

Mun amince da karin kudin kujera dala 250 – Hukumar Alhazai

Date:

Hukumar Alhazai ta kasa, ta amince da ƙarin dala 250 a kan kowacce kujerar aikin hajjn bana, kamar yadda kamfanonin jiragen aman da za su yi jigilar alhazan suka nema.

Kwamishinan kuɗi da ma’aikata na hukumar Nura Hassan Yakasai, ne ya tabbatar da haka lokacin wata tattaunawa da BBC, bayan taron da hukumar ta yi a Abuja babban birnin ƙasar.

Ya ce kamfanonin jigilar alhazan ne suka buƙaci hakan saboda yaƙin da ake a Sudan, ya sanya dole sai sun zagaya, ba za su bi ta sararin samaniyar Sudan ba.

Ya ce kamfanonin jiragen sun ce sai sun yi zagaye na ƙarin sa’o’i biyu, kuma a kowacce sa’a kamfanonin sun ce jiragen kan sha mai na kusan miliyan takwas.

A don haka ne hukumar da kamfanonin jiragen suka amince da ƙarin dala 250 a kan kowacce kujera.

Haka kuma ya tabbatar da ƙarin kuɗin biza da aka yi na wajen dala 65.

To sai dai ya ce hukumar na tattaunawa da gwamnati domin ganin yadda za a biya ƙarin ƙuɗaɗen.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp