fidelitybank

Mun amince da Abbas da Kalu a matsayin shugaban majalisa – Jam’iyyu marasa rinjaye

Date:

Wata kungiyar da ta balle daga kawancen jam’iyyu marasa rinjaye, ta bayyana goyon bayanta ga Tajudeen Abbas da Benjamin Kalu a matsayin kakakin majalisa da mataimakinsa.

Sabon bangaren karkashin jagorancin Idu Igariwey ya sanar da amincewar Abbas da Kalu a ranar Litinin bayan wani taro da suka yi a Abuja.

Idan dai za a iya tunawa a baya jam’iyyar tsiraru ta bayyana shirin neman wanda zai marawa baya.

Hakan ya biyo bayan rashin samun dan takara daga cikinta da zai kalubalanci jam’iyya mai mulki.

Sai dai yayin da taron ke gudana, bangaren Mista Igariwey ya sanar da daukar Abbas da Kalu.

Sanarwar ta kara da cewa ” Nan da ‘yan kwanaki masu zuwa, za mu hadu a babban taron ‘yan tsirarun jam’iyyu don tattaunawa tare da tabbatar da amincewar shugaban majalisar da mataimakinsa na majalisar wakilai ta 10,” in ji sanarwar.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp