fidelitybank

Mun ƙwace dukkanin lasisi makarantun masu zaman kansu a Filato – Gwamnati

Date:

Gwamnatin jihar Plateau, ta kwace lasisindukkan makarantun firamare da kuma na sakandari masu zaman kansu a fadin jihar.

Kwamishiniyar Ilimi ta jihar, Elizabeth Wampum, ita ce, ta bayyana hakan a yau Alhamis.

A cewarta, an dauki matakin ne bayan gano cewa, sama da makarantu 5000 na koyarwa ba tare da lasisi ba.

Kwamishiniyar ta ce kashi 90 na makarantu masu zaman kansu a Plateau basa bin ka’idoji da tsare-tsaren gwamnati, inda ta kara da cewa kashi 85 na makarantu 495 masu zaman kansu da aka bai wa lasisi tun da farko basu bi ka’ida ba.

Elizabeth ta ce, ana kuma sanar da al’umma cewa, dukkan makarantu masu zaman kansu da ke jihar za su sake sabunta lasisin su.

Gwamnatin ta ce za a yi hakan ne domin gano makarantun da ke koyarwa ba bisa ka’ida ba da kuma taimakawa wadanda doka ta san da zamansu, domin samar da ilimi mai inganci ga kowa.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp