fidelitybank

Mumunan Labari: An yi wa matar aure fyaɗe tare da yanka wuyanta a Jigawa

Date:

Wasu da ba a san ko su wanene ba sun yi zargin yi wa wata mata mai suna Ummi Garba ‘yar shekara 26 fyade da kuma yanka ta a karamar hukumar Hadejia a jihar Jigawa.

Wani mazaunin garin ya shaidawa DAILY POST cewa, lamarin ya faru ne a daren Laraba a unguwar Warwadi da ke cikin garin Hadejia.

Ya ce, wannan mummunan lamari ya faru ne a lokacin da wasu da ba a san ko su waye ba suka yi amfani da rashin zuwan mijinta, suka kutsa cikin gidan, suka yi mata fyade tare da yanka ta.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, ASP Lawan Shisu Adam ya tabbatar da faruwar lamarin.

Ya ce, mummunan lamarin ya faru ne a ranar 01/06/2022 da misalin karfe 6:15, inda wasu da ba a san ko su wanene ba suka kutsa cikin gidan wata mata mai suna Ummi Garba mai shekaru 26 a unguwar Warwadi Quarters Hadejia a karamar hukumar Hadejia, inda suka yi amfani da wani abu mai kaifi wajen tsaga. makogwaronta.”

Ya kuma ce, tawagar ‘yan sanda ta garzaya wurin da lamarin ya faru bayan samun labarin, kuma an garzaya da mamaciyar zuwa babban asibitin Hadejia.

A cewar sa, wanda abin ya shafa ta rasu ne a lokacin da ake jinyarta, kuma likita ya tabbatar da rasuwarta. In ji Daily Post.

Kakakin ‘yan sandan ya ce, ana gudanar da bincike kan lamarin, kuma ana kokarin kamo masu laifin da suka gudu.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp