fidelitybank

Mumunan hari: ‘yan ta’adda sun kashe mutum 17 a Katsina

Date:

‘Yan bindiga sun kai wani mumunan hari a yankin Karfi da ke karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, ‘yan ta’addan sun kashe akalla mutum 17, wasu da dama sun jikkata.

Majiya mai ƙarfi ta tabbatar da cewa, ‘yan bindigar sun farmaki aƙalla ƙauyuƙa biyar da ke karkashin gundumar Kari, suka buɗe wa mutane wuta kan mai uwa da wabi.

Majiyar tace: “Yan bindiga sun shigo da misalin ƙarfe 11:00 na daren ranar Jumu’a, suka buɗe wuta kan mazauna kauyukan kan mai uwa da wabi, sun kashe mutane 17 kuma sun saci kayyakin mutanen da basu ji ba su gani ba.”

Ɗan majalisa mai wakiltar ƙaramar hukumar a majalisar dokokin jihar Katsina, Aminu Ibrahim Saidu, ya tabbatar da aukuwar lamarin.

Ya ce,“Tuni na kai ziyara ƙauyukan da lamarin ya shafa, domin yi wa iyalan waɗan da lamarin ya shafa ta’aziyya da jajanta musu”. A cewar Aminu.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp