fidelitybank

Mummunan farin da ba a taba gani ba cikin shekara 40 na ci gaba da mamaye gabashin Afirka

Date:

Mummunan farin da ba a taba gani ba cikin shekara 40 na ci gaba da mamaye gabashin Afirka

Hukumar kula da abinci ta duniya ta ce zuwa karshen shekarar da muke cikin, kusan mutum miliyan 20 ne ke fuskantar barazanar fadawa cikin kangin yunwa sakamakon mummunan fari a kasashen Kenya, da Habasha, da kuma Somaliya.

Somali ya ce, inda matsalar ta fi kamari inda kusan rabin al’umar kasar ke cikin wanna hali, inda daruruwan mutane ke barin gidajensu, domi komawa sansanin ‘yan gudun hijira.

Dubban yara na gararamba a sansanonin ‘yan gudun hijira, yayin da iyayensu ke shiga manyan biranen kasar domin nemo mu su abin da za su ci.

Haka kuma ana ci gaba da samun rahotonnin karuwar mace-macen kananan yara a asibitocin kasar saboda matsalar karancin abinci. a cewar BBC.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buÆ™atun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp