fidelitybank

Mummunan farin da ba a taba gani ba cikin shekara 40 na ci gaba da mamaye gabashin Afirka

Date:

Mummunan farin da ba a taba gani ba cikin shekara 40 na ci gaba da mamaye gabashin Afirka

Hukumar kula da abinci ta duniya ta ce zuwa karshen shekarar da muke cikin, kusan mutum miliyan 20 ne ke fuskantar barazanar fadawa cikin kangin yunwa sakamakon mummunan fari a kasashen Kenya, da Habasha, da kuma Somaliya.

Somali ya ce, inda matsalar ta fi kamari inda kusan rabin al’umar kasar ke cikin wanna hali, inda daruruwan mutane ke barin gidajensu, domi komawa sansanin ‘yan gudun hijira.

Dubban yara na gararamba a sansanonin ‘yan gudun hijira, yayin da iyayensu ke shiga manyan biranen kasar domin nemo mu su abin da za su ci.

Haka kuma ana ci gaba da samun rahotonnin karuwar mace-macen kananan yara a asibitocin kasar saboda matsalar karancin abinci. a cewar BBC.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp