fidelitybank

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Date:

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu riƙe da madafun iko a gwamnatinsa.

A lokacin taron majalisar zartarwar jihar, Abba gida-gida ya buƙaci mambobin majalisar zartarwarsa su yi aiki bisa ƙwarewa da mutunta aikinsu.

Gargaɗin na zuwa ne bayan ritayar kwamishinan sufuri na jihar, Ibrahim Namadi kan zarginsa da hannu a belin Danwawu, mutumin da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi a jihar.

“Bari na gaya muku gaskiya, ba za mu lamunci duk wata ɗabi’ar da za ta taɓa ƙimar gwamnatinmu ba, don haka dole kowane mai riƙe da muƙami ya lura da kyau kan abubuwan da zai yi,” in ji shi.

Gwamnan ya ce, masu riƙe da muƙamai a gwamnatinsa ba ofishinsu kawai suke wakilita ba, suna wakiltar duka gwamnatin ne.

”Mun zo gwamnati ne da nufin tsaftace tarbiyya da inganta rayuwar al’ummar Kano, don haka ba za mu sauka daga kan layi ba”, kamar yadda ya bayyana.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp